A Karshe Dai Jamme Ya Mika Wuya, Ya Nemi Karin Wa'adin Awa 4

Tsohon shugaban Gambiya Yahya Jammeh ya nemi karin lokaci daga 12 na rana zuwa 4 na yamma, don ya harhada kayansa ya yi gaba. Hakan na zuwa ne bayan dakarun ECOWAS sun tunkare shi gadan-gadan.
Wadansu majiyoyin gwamnatin kasar sun ce, ya yi wannan bukata ne lokacin da shugabannin kasashen Guniea da Mauritania suka isa Banjul, domin lallashin shugaban da ya sauka.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya