Furofesa Na Daga Cikin Mutum 5 Da Su ka Rasa Rayukansu A Harin Bom Da Aka Kai A Safiyar Yau A Maiduguri

Furofesa Mani, wanda malami ne na lafiyar dabbobi a jami'ar Maiduguri, na daga cikin wadanda su ka rasa rayukansu.
An kai harin bom din ne dai da asubahin yau, a masallacin da ke cikin jami'ar, yayin sallar asuba. Wannan shi ne karo na farko da aka kai hari jami'ar Maiduguri.

Comments

Popular posts from this blog

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki

Gwamnatin Najeriya ta amince da daukar sabbin 'yan sanda 10,000 duk shekara