Hotuna: Yan Sanda Sun Tarwatsa Yan Shia A Harabar Majalisar Wakilai Ta Tarayya

Dandazon 'yan kungiyar Islamic Movement of Nigeria da aka fi sani da 'yan Shi'a sun fara zanga-zangar neman a saki shugabansu El zakzaky,  a harabar majalisar wakilai ta yarayya. A lokacin ne 'yan sanda suka fara buga musu barkonon tsohuwa, daga nan ne kuma kowa ya cika rigarsa da iska.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya