Hotuna: Yan Sanda Sun Tarwatsa Yan Shia A Harabar Majalisar Wakilai Ta Tarayya

Dandazon 'yan kungiyar Islamic Movement of Nigeria da aka fi sani da 'yan Shi'a sun fara zanga-zangar neman a saki shugabansu El zakzaky,  a harabar majalisar wakilai ta yarayya. A lokacin ne 'yan sanda suka fara buga musu barkonon tsohuwa, daga nan ne kuma kowa ya cika rigarsa da iska.

Comments

Popular posts from this blog

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki

Gwamnatin Najeriya ta amince da daukar sabbin 'yan sanda 10,000 duk shekara