Sabon shugaban Gambiya Adama Barrow ya janye musulunci daga sunan kasar

Adama Barrow ya bayyana cewa, "Duk da cewa kashi 90 na 'yan kasar musulmi ne, sauran kashi 10 mabiya wasu addinai, bai zama dole a kira kasar da kasar musulunci ba, don haka daga yanzu kada na sake jin wasu sun kara kira kasar Gambia da kasar musulunci, kasa ce ta kowa da kowa."

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya