Mataimakiyar shugaban kasar Gambia Isatou Dijie-Saidy ta yi murabus

Mataimakiya ga Yahya Jammeh ta yi murabus ne a yau Laraba kafin a rantsar da Adama Barrow a matsayin shugaban kasa a gobe Alhamis duk da shugaban kasar ya ki amincewa ya sauka.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki