Mataimakiyar shugaban kasar Gambia Isatou Dijie-Saidy ta yi murabus

Mataimakiya ga Yahya Jammeh ta yi murabus ne a yau Laraba kafin a rantsar da Adama Barrow a matsayin shugaban kasa a gobe Alhamis duk da shugaban kasar ya ki amincewa ya sauka.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya