Mataimakiyar shugaban kasar Gambia Isatou Dijie-Saidy ta yi murabus

Mataimakiya ga Yahya Jammeh ta yi murabus ne a yau Laraba kafin a rantsar da Adama Barrow a matsayin shugaban kasa a gobe Alhamis duk da shugaban kasar ya ki amincewa ya sauka.

Comments

Popular posts from this blog

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki

Gwamnatin Najeriya ta amince da daukar sabbin 'yan sanda 10,000 duk shekara