Shugaba Buhari Na Nan A Raye Kuma Cikin Koshin Lafiya, Cewar Fadar Shugaban Kasa

Fadar shugaban kasa ta bayyana hakan ne ta bakin mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu sakamakon jita-jitar da wasu kafafun yada labarai suka soma yadawa na cewa shugaban kasar ya rasu.
Idan ba a mance ba dai, a ranar Alhamis din da ta gabata ne shugaba Buhari ya tafi hutun kwanaki goma kasar Ingila, inda zai yi amfani da wannan damar wajen duba lafiyarsa.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya