Jirgin Ruwan Nijeriya Na Yaki Ya Doshi Gambiya

Jirgin ruwan yakin na Nijeriya dai ya doshi Gambiya ne sakamakon tataburzar da ke aukuwa game da kin saukar shugaba Jamme.
BBC ta ruwaito cewa manufar wannan shi ne don a dada matsin lamba ga shugaban na Gambiya.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya