Jirgin Ruwan Nijeriya Na Yaki Ya Doshi Gambiya

Jirgin ruwan yakin na Nijeriya dai ya doshi Gambiya ne sakamakon tataburzar da ke aukuwa game da kin saukar shugaba Jamme.
BBC ta ruwaito cewa manufar wannan shi ne don a dada matsin lamba ga shugaban na Gambiya.

Comments

Popular posts from this blog

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki

Gwamnatin Najeriya ta amince da daukar sabbin 'yan sanda 10,000 duk shekara