An Kama Yan Fashi Fiye Da 400 A Kaduna

Yansandan a jihar Kaduna da ke a Arewacin Najeriya sun sanar da cafke ‘yan fashi sama da 400 wadanda ake zargi da laifin yin garkuwa da mutane da kuma satar shanu a cikin shekarar 2016.
Kwamishina ‘yansandan jihar, Mista Agyelo Abeh ne ya tabbatar da kama mutanen ya kuma shaida cewa sun kwato muggan makamai sama da 100 daga hannu ‘yan fashin.
Mista Agyelo ya ce tuni aka mika 384 daga cikin wadanda aka kama gaban kuliya, yayin da ake ci gaba da binciken sauran.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya