Shugaba Jammeh ya tsige jakadodi 12

Rahotanni daga kasar gambiya na cewa Shugaba Yahya Jammeh ya sauke jakadun kasar 12 na kasashen ketare da suka hada da na MDD da kasashen Amirka, Senegal, China, Rasha, Birtaniya, Turkiyya. Ministan harakokin wajen kasar ta Gambiya ne ya bayyana sunayen jakadodin wadanda nan take aka bukaci su dawo gida ba tare da bayyana dalillan daukar wanann mataki ba.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki