Shugaba Buhari zai halarci nadin Akufo-Addo zababben shugaban kasar Ghana
Shugaba Buhari zai halarci nadin ne ranar asabar 7 ga watan fabrairu, Akufo-Addo dai shi ne ya kayar da John Mahama a zaben da aka yi na shugaban kasa cikin watan disamba.
Shugaba Buhari zai halarci nadin ne ranar asabar 7 ga watan fabrairu, Akufo-Addo dai shi ne ya kayar da John Mahama a zaben da aka yi na shugaban kasa cikin watan disamba.
Comments