Shugaba Buhari zai halarci nadin Akufo-Addo zababben shugaban kasar Ghana

Shugaba Buhari zai halarci nadin ne ranar asabar 7 ga watan fabrairu, Akufo-Addo dai shi ne ya kayar da John Mahama a zaben da aka yi na shugaban kasa cikin watan disamba.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya