Kwamishinan Yan Sandan Jihar Ribas Ya Rasu

Rahotanni daga jihar Ribas na cewa, Kwamishinan ‘yan sandan jihar Ribas Francis Mobolaji Odesanya ya rasu a yau.
Adesanya, ya rasu ne bayan jinya da ya yi a wani asibitin kasar Indiya.
Sabon kwashinan ya fara aiki ne a matsayin kwashinan ‘yan sanadan jihar a watan Agusta na 2016, inda ya maye gurbin Foluso Adebanjo wanda a yanzu shi ne mataimakin Sufeto Janar na ‘yan sanadan Nijeriya.

Comments

Popular posts from this blog

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki

Gwamnatin Najeriya ta amince da daukar sabbin 'yan sanda 10,000 duk shekara