Hotuna: Sarkin Musulmi Ya Karrama Mace Ta Farko Furofesa A Lissafi A Arewa Maso Yammacin Nijeriya
Mai alfarma sarkin musulmi ke nan yayin karrama Prof Aishatu Abubakar, wadda ta kasance mace ta farko mai rike da mukamin furofesa a bangaren lissafi daga arewa maso yammacin Nijeriya, a jiya juma'a.
Comments