Muhammadu Masaba, Malamin Da Ya Auri Mata 97, Ya Rasu

A cewar mai magana da yawun malamin, Alhaji Mutairu Salawudeen Bello, Malam Muhammadu Masaba ya rasu ne yana da shekaru 93, bayan rashin lafiya a garin Bida da ke jihar Neja, ranar asabar 28 ga watan janairu.

Comments

Unknown said…
Enter your comment...Allah

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya