Muhammadu Masaba, Malamin Da Ya Auri Mata 97, Ya Rasu

A cewar mai magana da yawun malamin, Alhaji Mutairu Salawudeen Bello, Malam Muhammadu Masaba ya rasu ne yana da shekaru 93, bayan rashin lafiya a garin Bida da ke jihar Neja, ranar asabar 28 ga watan janairu.

Comments

Unknown said…
Enter your comment...Allah

Popular posts from this blog

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki

Gwamnatin Najeriya ta amince da daukar sabbin 'yan sanda 10,000 duk shekara