HOTUNA: Wakilan Nijeriya wajen rantsar da Amina Mohammed, a matsayin mataimakiyar sakataren majalisar dinkin duniya UN.

Hoton wakilan Nijeriya wajen rantsar da Amina Mohammed, a matsayin mataimakiyar sakataren majalisar dinkin duniya UN. Gwamnan jihar Ogun Ibikunle Amosun da gwamna Kashim Shettima na Borno na daga cikin wakilan.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Garin Da Ya Fi Ko Wane Gari Sanyi A Duniya

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki