HOTUNA: Wakilan Nijeriya wajen rantsar da Amina Mohammed, a matsayin mataimakiyar sakataren majalisar dinkin duniya UN.

Hoton wakilan Nijeriya wajen rantsar da Amina Mohammed, a matsayin mataimakiyar sakataren majalisar dinkin duniya UN. Gwamnan jihar Ogun Ibikunle Amosun da gwamna Kashim Shettima na Borno na daga cikin wakilan.

Comments

Popular posts from this blog

An Yi Yunkurin Hallaka Sarkin Saudiyya A Malaysia

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki