Wani Sojan Faransa Ya Harbe Wani Mutum Dauke Da Wuka A Birnin Paris

Rahotanni sun ce, an ji mutumin na fadin Allahu Akbar a dai dai lokacin da ke kokarin shiga wani shago da ke kusa da gidan ajiye kayan tarihi na Louvre da ke birnin Paris a Faransa.

Comments

Popular posts from this blog

Hotuna: Kyautar Da Yan Shia Suka Ba CAN Yau A Bauchi

Ya Tashi Tun Daga Nijeriya Har Zuwa London Saboda Ganin gidan Da Shugaba Muhammadu Buhari Ke Zaune A Ciki